Abdul Tech Systems Ltd
Labarai

Kungiyar Izala Ta Aurar Da ‘Yan Mata Marayu A Abuja

Published by Zainab Sabitu

A Ranar Laraba Kungiyar Izalatul Bidi’a wa Iqamatus Sunnah reshen babban birnin tarayyar Najeriya Abuja ya gudanar da auren ‘yan mata marayu guda 20.

Kwamitin kungiyar na babban birnin shi ne ya shirya bikin daurin auren a karkashin inuwar kungiyar ta kasa. Bayan daura auren an bai wa ma’auratan kayan daki da jari na tsabar kudi domin yin sana’a.

Ga hotunan yadda bikin ya wakana daga masallacin Berger da ke Unguwar Utako ranar 24 ga watan Agustan 2022.

🤞 Don’t miss any Article!

We don’t spam! Read more in our Privacy Policy.

Oh hi there 👋
Don't miss anything.

Sign up to receive awesome content in your inbox.

We don’t spam! Read our Privacy Policy for more info.

About the author

Zainab Sabitu

I'm who I am and that's just enough.
I'm definitely the best of my kind.
Just take a seat and grab a cookie.

Leave a Comment