Hukumar tsaron farin kaya, DSS ta ce Æ´an taâadda na shirin kai hare-hare a masallatan idi da wuraren shaÆatawa lokacin Sallah Babba.
Kakakin DSS, Dr Peter Afunanya ne ya sanar da haka a ranar Alhamis.
Don haka ya buÆaci duk masu kula da wuraren taruwar mutane irinsu kasuwanni da wuraren shaÆatawa da su kai rahoton duk motsin da basu amince da shi ba ga jamiâan tsaro.
Ya ce DSS ta Æwato abubuwa masu fashewa daga hannun waÉanda take zargin Æ´an taâadda ne.
Dr Afunanya ya ce hukumar ta kuma kama makamai da albarusai daga wurin Æ´an taâadda a kan hanyar Abuja â Keffi cikin jihar Nassarawa.
Aminiya
Discover more from Albarka Radio
Subscribe to get the latest posts sent to your email.








