Skip to content
September 14, 2026
  • About Us
  • Contact Us
  • Personal Information Usage Disclosure
  • Privacy Policy
Albarka Radio

Albarka Radio

Official Website of Albarka Radio, Bauchi.

Primary Menu
  • Home
  • Breaking News
  • Education
  • Health
  • National News
  • Latest News
  • Politics
  • Sports
  • Featured
Light/Dark Button
Listen Live
  • Labarai

Majalisar wakilai ta nemi a kara albashin malaman Firamare zuwa N250,000, Sakandire N500,000, lakcarori N1m

October 19, 2023 1 minute read

 

Habubakar Fulata, Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai kan Ilimin Jami’o’i ya yi kira da a kara albashi ga malaman Firamare, Sakandare da Jami’o’i.

Shugaban ya ce ya kamata ya tu malamain firamare su rika daukar Naira 250,000, Sakandire N500,000 da kuma Naira miliyan 1 ga malaman jami’o’i a duk wata.

Mista Fulata yana magana ne a wajen wani taron bita na kwana daya na masu ruwa da tsaki na kasa kan bunkasa taswirorin tsarin ilimi na Najeriya (2023-2027), a Abuja a yau Alhamis.

Fulata ya ce yana da kyau malaman Najeriya su kara kwarin gwiwa ta hanyar biyan su kudaden da suka dace domin koyar da yara.

Ya kuma jaddada wajibcin fassara dukkan litattafan darussa zuwa harsunan cikin gida domin kamo matakin tsarin na duniya.

A cewarsa, gwamnatocin da suka shude sun yi kokari a fannin ilimin kasar amma hakan bai haifar da sakamakon da ake so ba.

Daily Nigerian Hausa

Tags: karan albashi malaman Firamare Malaman Sakandire lakcarori Majalisar Wakilai

Post navigation

Previous: Win Win: ATBU Awarded Most Innovative Federal University
Next: Anyi wa wata mata yankan rago a Gombe 

Related Stories

  • Labarai

Sakon Sakatare Janar Na MDD Na Murnar Fara Azumin Ramadan 2026

February 17, 2026
  • Labarai

Fiye da Mata 100 Sun Kammala Samun Horo Kan Fasahar Sadarwar Zamani a Bauchi Karkashin Shirin Renewed Hope Initiative

July 30, 2025
  • Labarai

“Jami’ar PDP ba ta da alkibla a jihar Bauchi” In ji wani jigo a jam’iyyar APC

July 30, 2025

You May Have Missed

  • News

Nigeria Moves to Unlock $1.2bn ECOWAS Trade Market, Urges Nigerian Businesses to Conquer West African Markets

September 5, 2026
  • Opinion

Nigeria Rejoins World Energy Council – Wunti Takes the Helm

August 8, 2026
  • News

Fathers’ Forum Sparks Change in Bauchi, Men Rally Behind Girls’ Education

June 8, 2026
  • News

Bauchi Mothers Drive Grassroots Push for Girls’ Education and Empowerment

June 8, 2026
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy
Copyright © 2026 Albarka Radio, All rights reserved. | ReviewNews by AF themes.