Majalisar dattijan Najeriya ta ce za ta cigaba da shiga tsakanin kan dambarwar zarge-zargen da ake yiwa alkalin alkalai mai murabus, Mai Shari’a Tanko Muhammad, da wasu alkalan kotun koli ke yi duk da cewa ya yi murabus. A...
Category - Labarai
Za Mu Hana Rasha Nasara A Yaki Da Ukraine – G7
Shugabannin ƙasashen G7 masu karfin tattalin arziki a duniya sun ce za su tsaurara matakan hana wa kasar Rasha cin ribar yaƙin da ta ƙaddamar a kasar Ukraine. A karshen taron da suka gudanar a kasar Jamus, shugaban kasar Jamus...
Za’a Rateye Dan Sandan Da Ya Kashe Wani Kan Naira Dari
Wata babbar kotu a birnin Fatakwal na Jihar Ribas ta yanke hukuncin kisa kan wani tsohon jami’in ɗan sanda bisa samun sa da kashe wani direban motar bas saboda cin hancin naira 100 a shekarar 2015. A lokacin da take yanke...
Gwamnan Matawalle Ya Sanya Hanu A Kan Dokar Muggan Laifuka
Gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle ya sanya hannu kan dokar hukunta dukkan wadanda hukumomin jihar suka kama suna aikata laifuka kamar na kora shanu, satar mutane da shiga kungiyoyin asiri da kuma aikata ta’addanci. Tun...
Yadda Ɗan Autan Sarkin Kano Ado Bayero mai shekaru 22 ya auri Mata 2 a lokaci guda
Dan autan Mai Martaba Sarkin Kano Marigayi Alhaji Ado Bayero mai kimanin shekaru 22, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar. Mustapha Bayero, wanda ke fama da ciwon huhu, shi ne da na karshe ga marigayi Sarkin Kano...
NATO Ta Shiga Taron Aiwatar Da Garambawul Ga Ayyukanta
Kungiyar tsaro ta NATO ta sanar da abin da ta kira babban garambawul ga tsarin rundunar tsaronta ta hadin guiwa, tun bayan yakin cacar baka. Sakatare-Janar na kungiyar, Jens Stoltenberg ya bayyana Rasha a matsayin mafi muhimmanci...
Lauyoyi A kasar Burtaniya Na Yajin Aiki Sabida Karancin Albashi
Lauyoyi na yajin aiki a Burtaniya kan batun ƙarancin albashi da aka jima ana dambarwa a kai. Lauyoyin sun fice daga kotunan ana tsaka da gudanar da shari’o’i a sassa daban-daban na ƙasar. Hakan ya dakatar da...
Naira Biliyan 187 Tayi Kadan Wa Aikin Kidaya A Najeriya – NPC
Hukumar Kidiya ta kasa ta sanar da cewa biliyan 187 da aka ware a kasafin kudi don kirga al’umma da gidaje, da aka shirya yi a watan Afrilun 2023. Shugabar hukumar ta riko Ugoeze Mbagou ce ta sanar da hakan ranar Alhamis, a...
‘Yan Bindiga Sunyi Awon Gaba Da DPO A Jihar Nasarawa
Rahotanni daga jihar Nasarawa da ke tsakiyar Najeriya na cewa an yi garkuwa da shugaban jami’an yan sanda na karamar hukumar Nasarawa-Eggon. Rahotannin sun ce CSP Haruna AbdulMalik na sintiri ne a ranar Laraba da daddare...
Rundunar ‘Yan sanda A Bauchi Na Bincike Kan Yaron Da Aka Kwakule Masa Ido
Rundunar ‘yan sanda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya ta tabbatar da tsintar wani yaro da aka kwakule wa idanu, a anguwar Dutsen Jira da ke nan Bauchi. Wata sanarwa da rundunar ta fitar ranar Juma’a ta ce da...