Shugaban Hukumar Kula da Jami’o’i ta Kasa (NUC) Farfesa Abubakar Adamu Rasheed, ya ajiye mukaminsa don radin kansa.
Ya bayyana hakan ne a wata hirarsa da jaridar Punch, inda ya ce zai koma ya ci gaba da koyarwarsa a Jami’ar Bayero da ke Kano.
Muna tafe da karin bayani…
Jaridar Aminiya
Leave a Comment
You must be logged in to post a comment.