Home Labarai Buhari ya yaba da hukuncin kotun ƙararrakin zaɓe

Buhari ya yaba da hukuncin kotun ƙararrakin zaɓe

Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana jin daɗinsa kan hukuncin da kotun ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yanke.

Wanda ya tabbatar da nasarar jam’iyyar APC a zaÉ“en shugaban Æ™asar da aka gudanar a watan Fabrairu.

Cikin wata sanarwa da mai magana da yawun tsohon shugaban Æ™asar, Mallam Garba Shehu ya fitar, Buhari ya ce kotun Æ™ararrakin zaÉ“en shugaban Æ™asar ta “kafa tarihi” ta hanyar yin watsi da duk wata barazana da zarge-zarge marasa tushe wajen yanke hukunci cikin gaskiya da adalci, don martaba zaÉ“in ‘yan Najeriya.

Buhari ya ce “duk wanda ya yi nasara a yau dimokraÉ—iyya da al’umma ne suka yi nasara, idan Kotun Ƙoli ta yanke hukunci, to an gama da batun zaÉ“e lokaci ne da ya kamata Æ™urar zaÉ“e ta kwanta”.

“Gwamnatin APC Æ™arÆ™ashin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta samu goyon bayan kowa domin cika alÆ™awuran da ta É—aukar wa al’umma”, in ji Buhari.

Toshon shugaban Æ™asar ya kuma aike da saÆ™on taya murna ga shugaban Æ™asar Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima da kuma jam’iyyar APC kan wanna nasara da suka samu a kotu.

BBC Hausa


Discover more from Albarka Radio

Subscribe to get the latest posts sent to your email.