Shugaban Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta jihar Kano, Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ya yi sammacin tsohon gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje domin bada bayani game da bidiyon Dala.
A shekarar 2017 ne jaridar intanet ta Daily Nigerian, ta wallafa wasu jerin bidiyoyi dake nuna Gwamna Ganduje ya na cusa Dalar Amurka a aljihunsa.
A cewar jaridar kuɗin cin hanci ne amma Gwamna Ganduje ya musanta.
Jaridar Aminiya
Leave a Comment
You must be logged in to post a comment.