Skip to content
September 15, 2026
  • About Us
  • Contact Us
  • Personal Information Usage Disclosure
  • Privacy Policy
Albarka Radio

Albarka Radio

Official Website of Albarka Radio, Bauchi.

Primary Menu
  • Home
  • Breaking News
  • Education
  • Health
  • National News
  • Latest News
  • Politics
  • Sports
  • Featured
Light/Dark Button
Listen Live
  • Labarai

Wani ɗan haya ya yi fyaɗe wa ƴar Fasto ta dauki ciki

November 9, 2023 (Last updated: November 10, 2023) 1 minute read

 

Wani dan haya ya shiga hannun hukuma kan zargin yi wa ’yar mai gidan da yake zaune a ciki fyade kuma ta dauki juna biyu.

Faston ya shaida wa kotun hukunta laifukan fyade ta Jihar Legas cewa magidancin ya shafe sama da shekara biyu yana lalata da yarinyar, har ta dauki ciki ta haihu.

Ya ce abin takaicin shi ne matar dan hayan, wadda ma’aikaciyar jinya ce, ta ba wa yarinyar maganin zubar da ciki, don kar asirin mijin nata ya tuno.

“’Yata ta bayyana cewa shi ya yi mata ciki, kuma tun shekarar 2021 yake lalata da ita.

Ya yi wannan bayanin ne a lokacin da yake amsa tambayoyin lauyan magidancin da ake zargi a gaban kotu.

“Na gamsu cewa shi ne ya yi wa ’yata ciki, kuma matarsa ce ta ba yarinyar maganin zubar da ciki,” inda daga baya ya kai kara ofishin hukumta laifukan jima’i.

Kotu ta dage sauraron shari’ar zuwa ranar 11 ga watan Disamba.

Jaridar Aminiya

Tags: Dan haya Fasto Fyade

Post navigation

Previous: Anyi wa Fasto dukan kawo wuƙa kan satar Mazakuta
Next: Sojoji Sun Hallaka Ƴan Ta’adda 113, Sun Cafke 300, tare da Ceto Mutane 91 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Related Stories

  • Labarai

Sakon Sakatare Janar Na MDD Na Murnar Fara Azumin Ramadan 2026

February 17, 2026
  • Labarai

Fiye da Mata 100 Sun Kammala Samun Horo Kan Fasahar Sadarwar Zamani a Bauchi Karkashin Shirin Renewed Hope Initiative

July 30, 2025
  • Labarai

“Jami’ar PDP ba ta da alkibla a jihar Bauchi” In ji wani jigo a jam’iyyar APC

July 30, 2025

You May Have Missed

  • News

Nigeria Moves to Unlock $1.2bn ECOWAS Trade Market, Urges Nigerian Businesses to Conquer West African Markets

September 5, 2026
  • Opinion

Nigeria Rejoins World Energy Council – Wunti Takes the Helm

August 8, 2026
  • News

Fathers’ Forum Sparks Change in Bauchi, Men Rally Behind Girls’ Education

June 8, 2026
  • News

Bauchi Mothers Drive Grassroots Push for Girls’ Education and Empowerment

June 8, 2026
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy
Copyright © 2026 Albarka Radio, All rights reserved. | ReviewNews by AF themes.