Ƴan sandan sun kama wadanda ake zargi da sace daliban Jami’ar Jos
An kama wasu Æ´an bindiga da ake zargin su da hannu a sace Éaliban Jami’ar Jos da ke arewa ta tsakiyar Nijeriya.
Ƴan bindigan biyu na cikin mutum 91 da aka kama kan aikata mugwayen laifuka daban-daban a yankin, a yayin da dakarun tsaro ke zafafa kai samame kan wasu Æungiyoyin masu tayar da zaune tsaye.
An kama waÉanda ake zargi da sace mutanen ne bayan wani samame da aiki na musamman da aka Æaddamar na tsawon wata guda, da suka yi sanadin da jami’an tsaro suka gano maÉoyarsu, kamar yadda mai magana da yawun wata rundunar soji ta musamman a Jihar Filato da ake kira Operation Safe Haven ya faÉa a wata sanarwa.
Satar mutane don neman kuÉin fansa
Sace-sacen mutane don karÉar kuÉaÉen fansa inda har Éaliban jami’a ma ba su tsira ba, ya zama ruwan dare a Nijeriya.
An saki waÉanda aka sace daga Jami’ar Jos Éin bayan da iyayensu suka bai wa Éarayin wasu kuÉaÉe da ba a faÉi yawansu ba, kamar yadda kafafan yaÉa labaran Æasar suka ce.
Satar mutane don karÉar kuÉin fansa da Æ´an bindiga ke yi har yanzu wani babban Æalubale ne ga jami’an tsaro a Nijeriya, inda a wasu lokutan har a kan kashe mutanen da aka sace Éin.
Ƴan sandan Nijeriya na ba da shawarar cewa bayar da kuÉin fansa da ake yi ga masu satar mutanen kan rura wutar matsalar, inda suke gaya wa iyalan waÉanda aka sace cewa su daina biyan kudin fansar.
TRT Afrika
Discover more from Albarka Radio
Subscribe to get the latest posts sent to your email.









