Abdul Tech Systems Ltd
Siyasa

Zan Goyi Bayan Duk Wanda Aka Zaɓa – Wike

Published by Zainab Sabitu

Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike ya ce zai goyi bayan duk wanda ya yi nasara a zaɓen fitar da gwani na ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP.

Wike shi ne ɗan takara na ƙarshe wanda ya yi jawabi ga wakilan PDP da za su fitar da gwani tsakanin masu son takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar.

A cikin jawabinsa ya ce PDP na buƙatar irinsa domin kawar da APC daga mulki.

🤞 Don’t miss any Article!

We don’t spam! Read more in our Privacy Policy.

Oh hi there 👋
Don't miss anything.

Sign up to receive awesome content in your inbox.

We don’t spam! Read our Privacy Policy for more info.

About the author

Zainab Sabitu

I'm who I am and that's just enough.
I'm definitely the best of my kind.
Just take a seat and grab a cookie.

Leave a Comment