A lokacin da ya rage kasa da kwana 20 a ba da filin fara yakin neman zaben Shugaban Kasa na badi, Aminiya ta yi nazarin yadda akalar siyasar kasar na za ta karkata a tsakanin ’yan takarar Shugaban Kasa 18 da ake da su. A ranar 25...
Category - Siyasa
Shugaban Kwamitin Amintattu Na Jam’iyyar PDP Ya Yi Murabus
Shugaban Kwamitin Amintattu na Jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibril ya yi murabus daga mukaminsa. Sanata Walid Jibril ya sauka daga kujerar tasa ce ranar Alhamis, a daidai lokacin da jam’iyyar ke fama da rikicin da take kokarin...
2023: Dan Takarar Jam’iyyar NNPP Zai Kayar Da Zulum A Jahar Borno — Kwankwaso
Dan takarar Shugaban Kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce jam’iyyarsu za ta kwace mulkin jihar Borno daga hannun Gwamna Babagana Zulum a zaben 2023. Ya bayyana haka ne a Maiduguri, babban birnin jihar ta...
NNPP Ta Yi Tir Da Rufe Ofishinta A Borno
Jam’iyyar NNPP ta yi Allah wadai da rufe ofishinta na birnin Maiduguri da Hukumar Raya Biranen Jihar Borno ta yi a ranar Alhamis. A ranar da ta gabata ce dai rundunar ’yan sandan Jihar Borno ta yi wa harabar ofishin jam’iyyar...
Zulum Ya Sa A Rufe Ofishin Mu A Borno – NNPP
Ofishin yakin neman zaben Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi zargin cewa Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ne ya umarci ƴan sanda a jihar da su rufe sakatariyar jam’iyyar gabanin ziyarar da dan takarar shugaban kasa...
Zaben Najeriya: Atiku Abubakar Ya Yi Bulaguro Zuwa Birnin Landan
Sa’o’i kadan bayan da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya yi wata ganawa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, a birnin Landan na kasar Birtaniya, an rawaito cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar...
2023: Zamu Hada Kai Da Sauran Jam’iyyun Siyasa – NNPP
Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Rufa’i Alkali, a ranar Larabar, ya bayyana cewa jam’iyyar a shirye take ta hada kai da wasu Jam’iyyun siyasa kafin zaben 2023 mai zuwa. Mista Alkali, mai baiwa tsohon shugaban kasa Goodluck...
Idan Naci Zabe Zan Gyara Harkar Tashohin Jirgin Ruwa –Kwankwaso
Rabiu Kwankwaso, ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, ya ce ba zai bari a lalata harkokin tashoshin ruwa yadda aka saba ba idan aka zabe shi a 2023. Ya ce Najeriya na bukatar ingantaccen tsari a ɓangaren teku domin ta...
Bance Zan Mika Jami’o’in Najeriya Wa Jihohi Ba
Dan takarar shugaban kasa a Najeriya karkashin Jam’iyyar adawa ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya musanta rahoton da ke ikirarin cewa zai mika jami’o’in kasar a hannun jihohi da zarar an zabe shi don jagorantar kasar a zaben 2023...
Shugaban Jam’iyyar APC Ya Gargadi Bashir Machina
Shugaban jam’iyyar APC Sanata Abdullahi Adamu, ya gargadi Bashir Machina, da ke cewa shi ne dan takarar sanata mai wakiltar Yobe ta arewa a APC, a kan ya shiga taitayinsa. Abdullahi Adamu, ya yi wannan gargadin ne a yayin...
Shugaban Jam’iyyar APC Ya Nuna Damuwa Kan Yadda Ake Ficewa Daga Jam’iyyar
Shugaban jam’iyyar APC mai mulki Abdullahi Adamu ya ce ya damu matuka, kan yadda ake barin jam’iyyar. Sanatoci bakwai ne suka sauya sheka daga APC zuwa wasu jam’iyyun, bayan sun kasa samun tikitin tsayawa takara...
Bukola Saraki Ya Taya Atiku Murnar Lashe Zaben Fidda Gwani A Jam’iyyar Su
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa kuma daya daga cikin wadanda suka nemi takarar Shugaban Kasa a jam’iyyar PDP, Bukola Saraki, ya taya dan takarar jam’iyyar, Alhaji Atiku Abubakar murnar lashe zaben fid da gwanin jam’iyyar. A...
2023: Ina Jiranka Mu Fafata — Tinubu Ga Atiku
Jagoran jam’iyyar APC na kasa kuma mai neman takarar Shugaban Kasa a jam’iyyar, Bola Tinubu, ya taya tsohon Mataimakin Shugaban Kasa murnar lashe zaben fid da gwanin jam’iyyar PDP, inda ya ce yana nan yana jiran shi su fafata. Ya...
Zan Goyi Bayan Duk Wanda Aka Zaɓa – Wike
Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike ya ce zai goyi bayan duk wanda ya yi nasara a zaɓen fitar da gwani na ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP. Wike shi ne ɗan takara na ƙarshe wanda ya yi jawabi ga wakilan PDP da za su fitar...
Zaben Fidda Gwani: Tambuwal Ya Janye Wa Atiku
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya janye takararsa inda ya buƙaci magoya bayansa su marawa tsohon mataimakin shugaban ƙasa Alhaji Atiku Abubakar. Tambuwal ya sanar da janye wa ne bayan wakilai daga jihohin Najeriya sun...
Peter Obi Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Tsohon Gwamnan Jihar Anambra Peter Obi ya bayyana janyewar sa daga takarar shugabancin Najeriya a karkashin Jam’iyyar PDP da kuma ficewa daga cikin ta kasa da sa’oi 72 kafin gudanar da zaben fidda gwanin jam’iyyar. Rahotanni sun...
Kule A Buhu: APC Ta Canza Ranakun Gudanar Da Zabukan Fidda Gwanayen Ta
Cikin wata sanarwa da Kakakin jam’iyyar APC ya fitar ranar Talata, Felix Morka ya ce a sabuwar jadawalin da jam’iyyar ta amince da shi shine cewa za a gudanar da zabukan kujerun yan takarar sanatoci ranar 28 ga watan Mayu. ” Za a...
Duk ‘Deliget’ Din Dake Jiran In Bashi Kuɗi Ya Taka ‘Zero – Shehu Sani
Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa ba zai janye daga takarar gwamnan ba amma kuma wakilai wato ‘Deliget’ su sani ba zai basu ko sisi ba. “Ba zan ba ɗeliget ko sisi don su zaɓe ni ba, hakan baya cikin tsarin siyasa ta, kuma bana...
Macron Ya Sha Alwashin Hada Kan ‘Yan Kasar Sa
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya sha alwashin hada kan al’ummar kasar da ta tsunduma cikin matsalar rarrabuwar kai bayan da aka sake zabensa a karo na biyu. Da yake jawabin godiya ga dumbin magoya bayansa a kusa da...
An Rantsar Da Shuwagabannin Ƙungiyar Goyon Bayan Osinbanjo Na Ƙasa
Ƙungiyar Arewa Youths Support Professor Yemi Osibanjo For President 2023 ta rantsar da Shuwagabannin ta na ƙasa a Kaduna. Dakta Maina Isma’il Abdullahi Gimba shi ne Shugaban Ƙungiyar na ƙasa. Taron ya gudana ne a ranar...